1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.LAI MIPHUN HLA Господ е Пастир мой Ей Аллах'ъм Ей Аллах'ъм Стою у Иордана я ạrwyny yạ yswʿ Biz uchun xaqiqat БАЧЫТТЫГ ЧОН АРАЗЫНГА Аз он рузе, ки бикшодам Fino a quando 唱诗就有力量
Song not available - connect to internet to try again?