1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.lmạ tnwʾ bạlfsẖl No te dé temor hablar يا من مسحت دموعي ṣdqny Благослови любимый мой Христос De nos montagnes fạ̉nạ mḥtạj lk Я возвращаюсь домой إفرحي يا نفسي وغني Оставив дом забыв Отца ушел далеко
Song not available - connect to internet to try again?