1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Tam k domovu vzhůru ع الأسوار واقفين Hudba doznívá ها آتي بطيبي Якаръръз Гел Matka plače, ruky spína أنت عظيم عظيم I Speak Jesus - Mongolian Meni Tozala Dieu de grâce
Song not available - connect to internet to try again?