1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Худо олдида ким буюк За руку тримай ليس أنتم الذين اخترتموني 圣灵我们欢迎你 slạm lkl ạlnạs Кайдасың жаркыган, мен күтүп эңсеген tʿạlwạ ạ̹ly La Tua grazia mi basta صرخة تايب Чин юракдан
Song not available - connect to internet to try again?