1) Babban malami ne ya zo da dare A wurin Yesu don ya tambaye shi Zancen hanyar ceto, har Yesu ya ce, "A haife ka kuma." KORUS Dole a haife ka, a sake haihuwarka, Hakika, mai neman shiga Sama can Dole haihuwa sau biyu. 2) Ku mutane duk, kasa kunne a nan Ga zancen Yesu Ubangijinmu dai, A bin da ya ce ya shafe mu duka, "A haife ku kuma." Korus 3) Idan kana so ka kai wurin Allah, Ka huta a cikin gidan daraja, Idan kana son rai na har abada, A haife ka kuma. Korus 4) "Zancen nan da wuya, ba dama." ka ce Ka zo wurin Yesu, zai yiwu sosai Shi yana da ikon al'ajabi fa, Zai sake haihuwarka. KorusSnažně běžím Святая Библия одна Ah, répandons la divine semence Гьозлеримиз' Ач, Раб, Сени Гьорелим Теңир таза жүрөктөрдү чогултуп rsẖ rsẖ rsẖ На ладонях рук Твоих АГАПЕ يا منبع الأفراح Neklam seba
Song not available - connect to internet to try again?