1) Da jininsa ya fansa, da ransa ne ya biya Laifofin duk jama'a, bashi mai girma ne. Ya iske mu a jeji, ya kai mu gidansa, Ba bayi nan gaba ba, ƴaƴan sarautarsa. 2) Me ne dalilin wannan aikin al'ajabi? Ya wuce dukan faɗi, ya zarce tunani. Me za mu kai gare shi, shaidar godiyarmu? Bayi ba su da zaƃi, ko da, mu nasa ne. 3) A cikin mulkin Allah, an kafa hidima. Gare mu aka raba abin da za mu iya. Ba domin ikon kanmu ko kuwa da karfi ba, "Da ikon nawa Ruhu," Ubangiji ya ce. 4) Allah Mahaliccinmu, Yesu mai ba da rai, Ruhu mai taimakonmu, uku a cikin ɗaya, Ranmu da aka saya, aikin da mu ke yi, Ruhunmu duk da jiki, karƃa, godiyarmu ne.ạ̉nt ạlrb mlk Meraviglioso sei Ran da Ubangiji Za Ya Dawo Un giorno a Gerusalemme We Will Understand It By And By علمني أنتظرك يا رب إلقاء 10 Бана Не Мутлу ạ̉nạ wạqf ʿ ạlbạb ადიდე უფალი ო სულო ჩემო
Song not available - connect to internet to try again?