1) Da suna wanda ba mai fi a dukan zamanai, Yesu ne, marar zunubi, Ɗan Allah, shi kaɗai. 2) Allah ya sanya sunan nan kan sauran sunaye. Mu yabe shi da rairawa, mu gusa gun kursiyi. 3) Mai kayan tulin laifofi shi faɗi sunan nan, A cikinsa ga gafara, ba shakka, ko kaɗan. 4) Sunan, idan ka faɗe shi, an ji addu'arka. Laifinka ba ya dubawa, sai jinin giciyensa.yạlly ḥwlt To imię Jezus słodko brzmi Padre nostro بكلمتك Sodiq sevgingga men Peregrino Tú me hiciste Mahamulia Namamu صوت المجد القوة والخلاص ạ̉sẖwạq llbrkẗ Теңир менин Кудайым
Song not available - connect to internet to try again?