1) Da suna wanda ba mai fi a dukan zamanai, Yesu ne, marar zunubi, Ɗan Allah, shi kaɗai. 2) Allah ya sanya sunan nan kan sauran sunaye. Mu yabe shi da rairawa, mu gusa gun kursiyi. 3) Mai kayan tulin laifofi shi faɗi sunan nan, A cikinsa ga gafara, ba shakka, ko kaɗan. 4) Sunan, idan ka faɗe shi, an ji addu'arka. Laifinka ba ya dubawa, sai jinin giciyensa.بۉت االام تەڭىردى داڭقتا О Сионе, Граде Божий Йешуа Najotkorim bor Ó, szívemben itt a menny ạlrb fy ʿlạh Туўылған күн Как земля сухая жаждет дождя عيناي دائماً إلى الرب Nagy Istenem
Song not available - connect to internet to try again?