1) Isowar Yesu a duniyan nan Al'ummai za su ji tsoro. Za su ce ma duwatsu da fannu, Ɓoye mu daga fuskarsa KORUS Wannan ƙarshen ranar Allah ce. Wanene za ya tsaya a ranan nan, m'm, Ko kun tuba da toka a ranan nan, m'm, Za a ce babu dama . 2) Za ya ce, "Na aiko Yesu Kiristi". Ku kun ƙi ku karƃe shi. Kun giciye shi a bisa itace, Domin ba ku ƙaunarsa. Korus 3) Ni ma ranar ramawata ta zo. Zan saka ma kowa. Bisa gwalgwadon aikin da ya yi Da kuma ladansa. Korus 4) Ranan nan ba cewa, "Ya Allahmu, Kai ka zalunce mu", Shi kuma za ya ce, "A'a mutane, Ni ban zalunce ku ba ". Korus 5) Za ku ce "Mun tubu, ya Allahmu" Shi za ya ce, "ba dama". Za ku ce, "ka yafe mu, ya Allah". Za ya ce, "babu dama". Korus 6) Za ye ce "Jinin Yesu na ba da shi, Domin zunubanku." Wannan ya isa domin fansarku Ku kun ƙi bangaskiya. » Korus 7) Na gama, na gama, kun shiga wuta nan. Da na shirya ma Shaiɗan. Wayyo ! Allah mun shiga azaba. Ku kun shiga ba tausayi. KorusТәңірім құрбан бәрі үшін mn wyn yyjy ʿylẗ ạlḥywạnạt จงร้องเพลงสรรเสริญ Libertà Znie lásky Božej hlas Przyjdź, Duchu Święty Gecer ömrum Бидний Эзэн намайг өсгөх ạ̹lqạʾ 3
Song not available - connect to internet to try again?