1) Kai ne mu ke tunawa, giciyenka da raɗaɗi. Ga mu nan a durƙushe, Ubangiji Yesunmu. 2) Kabari, O Kabari, kana shafe zunubi, Ƙaunarsa mai zurfi kuwa, ƙaunar Almasihu ce! 3) Ana duhu loton nan, kana mutuwa tudu can. Allah ne ya yad da Ɗan, Almasihu Yesu ne. 4) Ba ka cikin matattu, tashinka ya kwance mu. Mu ne naka fansassu, Ubangiji Yesunmu. 5) Zaman tsaro sai mu yi, kwanaki na ƙarshe ne. Muna jiran Sarkinmu, Ubangiji Yesu ne. 6) Begenmu mu kai kursiyi tare da Ubangiji, Marar laifi kowanne, duka ƴaƴan Allah ne.Ҝүнаһлы бəндəни ким əфв ејлəјəр Биз учун келди Исо Отец и Сын и Дух Святой fy kl ʿyd mylạd لأنك انت معايا Бурханы дуу хоолойг Жашоо манызды Cənnətin qapısını açdın ạ̹ydk lmạ tkwn mʿ ạ̹ydy Fai di me quello che vuoi
Song not available - connect to internet to try again?