1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Włożył w moje usta nową pieśń ดวงใจของข้า Sólo Cristo hace el alma feliz Come Down, O Love Divine أطلـبوا ملكوت الله وبـره Sıynǵanda Буде Мир Исус благославя децата O ulcea cu flori frumoase Náš Bůh pevnou skálou zůstává
Song not available - connect to internet to try again?