1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.في جبل قدسي Եկել եմ Սուրբ Գահիդ Առջև Найдет ли в сем мире душа кров родной Вордиськем музъеммы Озарилось небо яркою звездою ربي قد صرت حبيبي ạ̹lhy kbyr Научи меня Боже молиться Ach, či divne nakladáš s nami La victoria está en Jesús
Song not available - connect to internet to try again?