1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Биз даңктайбыз кубанабыз hwdẖạ ạ̹lhnạ За жизни дар за солнца свет Егемен Иса Mám zde přítele nạdwạ wgẖnwạ Слънце и Луна Do smrti chladných, dravých vod الإسم مسيحي باشىندا ەلە
Song not available - connect to internet to try again?