1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Селамънъ Алдъм Lord, I lift your name on high dy ạydyk mḥạwṭạny̱ Ku Yi Ta Wa'azi Wurin Mutane Duk mạḥdsẖ byḥbk Ишонаман La porta stretta Immár a nap leáldozott يا ربنا ما أمجد اسمك ywm ʿẓym
Song not available - connect to internet to try again?