1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Rab'de Daima Sevinin Qoʻlimni Rabbimga Uzataman Nový rok som zase dožil Ich hebe meine Augen auf zu den Bergen ạ̉ḥyạ ạ̉mynạaⁿ llạ̹lh rqṣẗ ạlmlk We Come in Your Name O qui voudra croire Все возьми от меня Я же Твой сын
Song not available - connect to internet to try again?