1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.و، يسا، جاندى قۇتقارۋشىم Yesus Berpesan Исо мени севди Отец Сын и Дух Святой مهما طال الزمان Как тропинкою лесною ạ̉kẖṭạ̉t ạ̹lyk Ялваръръм сана, Раббим Сюлмаськонъёстэ Кузё-Инмар кие сёт مافيش غيرك يا راعي
Song not available - connect to internet to try again?