1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.wǒ men de shén běn wèi dà О О КАКВА ЦЕНА ПЛАТИ tʿbt fqlt ạ̉ʿwd رباه لا رجاء لي АДА КУДАЙ КАНДЫЙ ЈАКШЫ ӦЙ БИСКЕ БЕРГЕН أنا الخاطي When I feel the touch Qué Preciosas Mañanitas Ҳаммадан кўп ким севар Я буду за тебя всегда молиться
Song not available - connect to internet to try again?