1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Муһәббитиңгә Саңа шүкүр ейтимән Durmuşym Sende Isa โลกนี้พระเจ้าประทาน يا أبويا السماوي 하나님의 사랑을 사모하는 자 Mocný je Boh náš Jestem, Panie, Twój Su Gracia es Mayor Yesu Ya Fi Anna Bawa Duka qwlwạ llṣdyq kẖyr
Song not available - connect to internet to try again?