1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.A Jésus je m abandonne Bien aimés Подари Иисусу Я с тобою хочу о любви говорить SEVGİ ŞAMPİYONU Görkemin Bu Yeri Doldursun ạ̉nt ḥtmạaⁿ Сəн гадир вə адил Рəбб Аллаһымсан Slnko Kristovej lásky T'rang Bintang Fajar Berseri
Song not available - connect to internet to try again?