1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Муборак он, ки меояд Abismado en el pecado Когда огонь духовный не горит قادر أشوف حضنك танри севгиси Au-dessus de tout Hozzád száll az énekem Nézd, ragyog a nap Ասում են Տերը մեռավ شُهرات سانگا آسمانداقی آتامیز
Song not available - connect to internet to try again?