1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Vieni a me Comme un doux murmure Излерим йолуну Vivo ОЙГОЗУ, КЕЛ kmạ yfjr ạlnbʿ رجاء نفسي وحده Esprit de Dieu, crée en nous la foi Достоин Божий Сын Każdy może dziś
Song not available - connect to internet to try again?