1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Alas, and did my Savior bleed and did my sovereign die يا رب شوق القلب ليك Dumnezeu m-a creat cu iubire Ҳукм қилма Канатларън Алтънда Atâţi bolnavi te-aşteaptă Doamne yào bǎ nǐ de zhēn ài chuán biàn Открой глаза мои чтоб я Благословение سُیگی و گویچ
Song not available - connect to internet to try again?