1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.యేసే నా పరిహారి تمر السنين جولۇعۇشۇۇ مەنەن قوشتوشۇۇنۇ Indrisy ry sakaiza ory fo Ты даражэй zhè me dà de jiù ēn zěn néng hū lüè Niçin Seviyorum bạlʿz ạ̉mr Svadobné aleluja sbḥwạ ạlạ̹lh fhw ạlḥbyb
Song not available - connect to internet to try again?