1) Ku duba irin ƙaunan nan, ƙauna ta Allahnmu, Domin mu zama ƴaƴansa, ya dinga ƙaunarmu. 2) I, domin wannan, duniyan nan ta riƙa raina mu, Wahalarmu fa ɗaya ce da ta Ubangiji. 3) Yanzu mu ƴaƴan Allah ne, a cikin duniyan nan. A rufe ya ke tukuna, zama na Sama can. 4) Mun sani ran da shi zai zo, ma zama kamarsa, Zai buɗe mana idanu, mu ga jamalinsa. 5) Wanda ya ke da begen nan kafe a bisansa. Zai tsare tasa zuciya kamar Mai Cetonsa.Bol si tam, keď bol umučený Pán أهديك كل الكرامة mḥtạj lqlb ḥnwn Мой в Небе Край Родной Ben Benim! Сусузлар суларъ... Pass Me Not, O Gentle Savior Qutqaruvchimiz Rabbimiz Rendons gloire Eu nu gasesc prin valurile vieții
Song not available - connect to internet to try again?