1) Ku ji muryar annabci kuwa, da Allah ya faɗa. Ishaya ne ya ambata abin al'ajabi. 2) Ga shi an haifi yaro dai, mu aka bai wa Ɗa. Sunansa. kuwa Al'ajabi, kuma Mai Shawara. 3) Allah mai iko duka kuwa, Madauwamin Uba, Sarkin Salama, mulkinsa ba shi da iyaka. 4) A bisa kursiyin Dawuda, da bisa mulkinsa, Zai kafa shi kan shari'a da kuma gaskiya. 5) Wannan, Allah mai runduna da himmarsa zai yi. Maganarsa zai cika ta, alkawari ya yi. 6) Yau cikin birnin Dawuda fa aka haifi Yesu. Mu tafi can sakarkari, sujada za mu yi.Rabbimizi sevecem Ti voglio dir la storia Pán Boh je mi silou zài gěi wǒ yī cì jī huì Ora che credo in Cristo Gesù Бидэнд амь өгөхөөр иржээ Hudaýyň ady mübärek Stringimi a te Never grow old Вставай скорей, мы Бога восхвалим.
Song not available - connect to internet to try again?