1) Ku ji muryar annabci kuwa, da Allah ya faɗa. Ishaya ne ya ambata abin al'ajabi. 2) Ga shi an haifi yaro dai, mu aka bai wa Ɗa. Sunansa. kuwa Al'ajabi, kuma Mai Shawara. 3) Allah mai iko duka kuwa, Madauwamin Uba, Sarkin Salama, mulkinsa ba shi da iyaka. 4) A bisa kursiyin Dawuda, da bisa mulkinsa, Zai kafa shi kan shari'a da kuma gaskiya. 5) Wannan, Allah mai runduna da himmarsa zai yi. Maganarsa zai cika ta, alkawari ya yi. 6) Yau cikin birnin Dawuda fa aka haifi Yesu. Mu tafi can sakarkari, sujada za mu yi.Бейик Худай Niegdyś noc mnie ogarniała Tak vejdi, vejdi dál Скоро Он придет, вернется Царь мой Canım Tanrı'da Ангелс Wе Хаве Хеард Он Хигх-Дуйдук Татлъ Езгилер يەشۇا جۉيۉت ارستانى Хаётимда Кўпаймоқда 我最爱听耶稣的故事 Сени мәдһийиләймән
Song not available - connect to internet to try again?