1) Ku ji muryar annabci kuwa, da Allah ya faɗa. Ishaya ne ya ambata abin al'ajabi. 2) Ga shi an haifi yaro dai, mu aka bai wa Ɗa. Sunansa. kuwa Al'ajabi, kuma Mai Shawara. 3) Allah mai iko duka kuwa, Madauwamin Uba, Sarkin Salama, mulkinsa ba shi da iyaka. 4) A bisa kursiyin Dawuda, da bisa mulkinsa, Zai kafa shi kan shari'a da kuma gaskiya. 5) Wannan, Allah mai runduna da himmarsa zai yi. Maganarsa zai cika ta, alkawari ya yi. 6) Yau cikin birnin Dawuda fa aka haifi Yesu. Mu tafi can sakarkari, sujada za mu yi.ఓ క్రైస్తవ యువకా - నిజమంతయు గనుమా Ак калпак кийгендей, тоолору кыргыздын, 2 แสงสว่างแห่งพระคริสต์ АЈ ҺӘР БИР ХЕЈИР-ДУАНЫН МӘНБӘЈИ ОЛАН РӘББ btḥbny Come see the beauty of the Lord Bir zamanlar günahda gəzirdim, inan ثابت يا الله Risplendi in me ENDREY TSARA SY MAHAFINARITRA
Song not available - connect to internet to try again?