1) Ku ji muryar annabci kuwa, da Allah ya faɗa. Ishaya ne ya ambata abin al'ajabi. 2) Ga shi an haifi yaro dai, mu aka bai wa Ɗa. Sunansa. kuwa Al'ajabi, kuma Mai Shawara. 3) Allah mai iko duka kuwa, Madauwamin Uba, Sarkin Salama, mulkinsa ba shi da iyaka. 4) A bisa kursiyin Dawuda, da bisa mulkinsa, Zai kafa shi kan shari'a da kuma gaskiya. 5) Wannan, Allah mai runduna da himmarsa zai yi. Maganarsa zai cika ta, alkawari ya yi. 6) Yau cikin birnin Dawuda fa aka haifi Yesu. Mu tafi can sakarkari, sujada za mu yi.Еј ҝөзəл ҝөјəрчиним بىيلەيمىن، ىردايمىن طبعك منان Когда устанут мои руки Höher - Du sagst wo die Sonne aufgeht Tak, ako riečok prúd Homokba írva 'Ku Amat Haus Di Gurun Dosa Өө Есүс Их Эзэн 主你是我的力量
Song not available - connect to internet to try again?