1) Ku ji muryar annabci kuwa, da Allah ya faɗa. Ishaya ne ya ambata abin al'ajabi. 2) Ga shi an haifi yaro dai, mu aka bai wa Ɗa. Sunansa. kuwa Al'ajabi, kuma Mai Shawara. 3) Allah mai iko duka kuwa, Madauwamin Uba, Sarkin Salama, mulkinsa ba shi da iyaka. 4) A bisa kursiyin Dawuda, da bisa mulkinsa, Zai kafa shi kan shari'a da kuma gaskiya. 5) Wannan, Allah mai runduna da himmarsa zai yi. Maganarsa zai cika ta, alkawari ya yi. 6) Yau cikin birnin Dawuda fa aka haifi Yesu. Mu tafi can sakarkari, sujada za mu yi.Quando sei qui con me فيك يا كل الأماني Ich weiss dass mein Erlöser lebt God has blotted them out باحبك لأنك حبيتني เชื่อเหมือนเด็ก จะเป็นเด็กน้อย Werin Hezkirinê Пульс Шюкредийорум Tak príjemne je, Bože môj
Song not available - connect to internet to try again?