1) Ku ji muryar annabci kuwa, da Allah ya faɗa. Ishaya ne ya ambata abin al'ajabi. 2) Ga shi an haifi yaro dai, mu aka bai wa Ɗa. Sunansa. kuwa Al'ajabi, kuma Mai Shawara. 3) Allah mai iko duka kuwa, Madauwamin Uba, Sarkin Salama, mulkinsa ba shi da iyaka. 4) A bisa kursiyin Dawuda, da bisa mulkinsa, Zai kafa shi kan shari'a da kuma gaskiya. 5) Wannan, Allah mai runduna da himmarsa zai yi. Maganarsa zai cika ta, alkawari ya yi. 6) Yau cikin birnin Dawuda fa aka haifi Yesu. Mu tafi can sakarkari, sujada za mu yi.โปรดเปิดดวงตาแห่งดวงใจ الفترة الثانية - Onething 2010 yswʿ ʿṭạny Lawpna Pak a Tuoi Хостакчым Сен 当我将死在狼的口 Мени оршээ Хушо ҳоли касоне ки ростроҳ ҳастанд Fais briller ta gloire สรรเสริญและโมทนา
Song not available - connect to internet to try again?