1) Ku mutanen Almasihu, Rera waƙa, dukanku. Sai ku faɗa wa jama'a Duk labarin cetonku. Albishir ne, Maryamu Ta haife shi, Ɗan Mutum, Sai fa godiya ga Allah Domin duk alherinsa. 2) Sa'an nan ya ƙara girma. Cike da tagomashi, Shi Ɗan Allah yana koya Mana hanyar adalci. Idan mu amintattu ne, Idan mun bi sawunsa, Za ya kai mu wurin Uba, Za mu sadu wurinsa. 3) Wajibi ne sai mu bi shi, Domin yawan ƙaunarsa. Shi ya sha wahalar giciye, Ba don ya yi laifi ba. Laifofin jama'a duka Suka kai shi mutuwa. Ƙofar rai ce shi ya buɗe Don ya kai mu fadarsa, 4) Sai in yi masa sujada, Allahna da Sarkina. Sai in bauta masa kullum Da iyakar ƙarfina. Sai da dukan hankalina, Sai da dukan zuciyata, Zan bi Yesu, Mai Cetona, Cikin ikon Ruhunsa.Меняешь атмосферу в нас Yesus Segala-galanya Когда взираю я Zumunta da Allah, Zumunta da Yesu Jöjj az Úrhoz és vígan énekelj mạdmt rby 得胜在乎耶和华 Hozsanna, Izrael királya Ol Sözünde Rab Allah Օ, Ալելույա
Song not available - connect to internet to try again?