1) Ku tashi dai mutane Ku bi Ubangiji Ku tada tutar nasa Tuta na shaidarsa Zai ba mu nasara kuwa Bisa magabcin mu Har dukan mutanenmu Su san Mai Cetonmu. 2) Ku tashi dai mutane Ku yi biyayya kuwa Ku shiga yaƙin Kristi Ku bi Maganarsa Kada ku koma baya Amma ku ƙarfaffa Don duniya za ta shuɗe Duk da kwaɗayinta. 3) Ku tashi dai mutane Ku shaida Bishara Ta wurin ikon Yesu Ku nuna ƙamnarsa Ku yafa sulken kirki Ku yi addu'a kuwa. Har ran da Yesu Kristi Zai ka mu gidansa.ملك الملوك، سيد الأسياد Cantarea arcului HAWIKOM THA BIK KAA NGEIH CANG ەڭ جوعورقۇ قۇداي 새벽 이슬 같은 Раббим бир Ўзинг билан Sempre con te Haleluya, Pujilah Tuhanmu Jezu drahý, Pane múj Hallelujah Amen
Song not available - connect to internet to try again?