1) Ku tashi dai mutane Ku bi Ubangiji Ku tada tutar nasa Tuta na shaidarsa Zai ba mu nasara kuwa Bisa magabcin mu Har dukan mutanenmu Su san Mai Cetonmu. 2) Ku tashi dai mutane Ku yi biyayya kuwa Ku shiga yaƙin Kristi Ku bi Maganarsa Kada ku koma baya Amma ku ƙarfaffa Don duniya za ta shuɗe Duk da kwaɗayinta. 3) Ku tashi dai mutane Ku shaida Bishara Ta wurin ikon Yesu Ku nuna ƙamnarsa Ku yafa sulken kirki Ku yi addu'a kuwa. Har ran da Yesu Kristi Zai ka mu gidansa.Dialogo لإلهنا بنعد طريق Táńirim meniń Qudaıym! Andaikan Kasihmu Tidak Merangkulku جاي بشكر القلب ạ̉nạ hạfrḥ byk Раб Егеменлик Сюрер Барои атоҳои беҳадди Ту ạ̉yhạ ạlfkẖạry ṣnʿty ydạk Mit sem aggódom
Song not available - connect to internet to try again?