1) Ku tashi dai mutane Ku bi Ubangiji Ku tada tutar nasa Tuta na shaidarsa Zai ba mu nasara kuwa Bisa magabcin mu Har dukan mutanenmu Su san Mai Cetonmu. 2) Ku tashi dai mutane Ku yi biyayya kuwa Ku shiga yaƙin Kristi Ku bi Maganarsa Kada ku koma baya Amma ku ƙarfaffa Don duniya za ta shuɗe Duk da kwaɗayinta. 3) Ku tashi dai mutane Ku shaida Bishara Ta wurin ikon Yesu Ku nuna ƙamnarsa Ku yafa sulken kirki Ku yi addu'a kuwa. Har ran da Yesu Kristi Zai ka mu gidansa.qlby ạkẖtạr A HOME ON HIGH جوه المذود Huro da Ruhunka, Cika Ni, Allahna On sám, hoden všetkých chvál shén de diàn huāng liáng علمني ارمي أثامي Gdy się wiara moja chwieje АЈЫЛ ЕЈ ИНСАН СӘН ЈУХУДАН ده يسوع ده غالي
Song not available - connect to internet to try again?