1) Mai Cetonmu zai zo, misalin walƙiya, Da ƙafon Allahnmu, lalle zai sake zuwa. Da kiransa mai ƙarfi kuwa, Da ikonsa zai sake zuwa. 2) Ga zancen ranan nan, tana ta zuwansa, Ku yi ta tsaronku, ku yi ta jiransa. Ku yi biyayya dukanku, Ku adalai, yi shirinku. 3) Mai Cetonmu zai zo, zai amshi mulkinsa, Numfashin bakinsa zai ci maƙiyansa. Zai ƃaƃƃata magautansa, Zai cinye su da ikonsa. 4) Ya Ubangiji zo, Ango Ekklesiya Ka zo da cetonka, ka gama alkinka Ka ji add'o'inmu yau, Ka zo, ya Ubangiji, zo.أنا مغسول بدم يسوع В Христе одном покоюсь, я Reconocemos La fortezza پاك جۇرەك سونى سۇرايمىن Kde se dva neb tři اللي خلق السما يا رب يا منتهى آمالي ạnạ mgẖswl bdm yswʿ JESUH TUM THAN TIANG KAN TUAN LAI
Song not available - connect to internet to try again?