1) Mai Cetonmu zai zo, misalin walƙiya, Da ƙafon Allahnmu, lalle zai sake zuwa. Da kiransa mai ƙarfi kuwa, Da ikonsa zai sake zuwa. 2) Ga zancen ranan nan, tana ta zuwansa, Ku yi ta tsaronku, ku yi ta jiransa. Ku yi biyayya dukanku, Ku adalai, yi shirinku. 3) Mai Cetonmu zai zo, zai amshi mulkinsa, Numfashin bakinsa zai ci maƙiyansa. Zai ƃaƃƃata magautansa, Zai cinye su da ikonsa. 4) Ya Ubangiji zo, Ango Ekklesiya Ka zo da cetonka, ka gama alkinka Ka ji add'o'inmu yau, Ka zo, ya Ubangiji, zo.Parlerò di te خۇدا بەرگەن بەخىت Ај Аллаһым Йулларингни ёритган Нур ksrt shạm ạlʿdw ʿẓmt ạlạntṣạr Oh my Lord Deus Não Está Morto Toužím Ҳей Худованд чупони ман sẖkraⁿạ mn kl ạlqlb
Song not available - connect to internet to try again?