1) Makiyaya da daddare sun tsare garkensu Mala'ikan Allah ya zo, ya haskaka su fa. 2) "Kada ku ji tsoro," ya ce, gama sun firgita, "Labarin murna ne na kawo ga dukan duniya". 3) "An haifi Almasihu yau, a birnin Dawuda fa, Mai Ceto, Ubangiji ne, alamarsa ke nan". 4) "Jariri za ku iske ma da siffar mutane A nannaɗe da tsummoki cikin sakarkari." 5) Da gama faɗin saƙon nan, taron haske ya zo, Mala'iku 'na rerawa, suna ta yin yabo. 6) "Ɗaukaka duk ga Allahnmu, salama ga duniya, Aminci ga mutane duk, yanzu da koyaushe."كىم باارىن جاراتقان: دەڭىزدەر، كۅلدۅردۉ؟ В пелена завёрнут Он En todo tiempo alabaré Göydə Günəş parladı, hər yana şəfəq saçdı Был у Христа Младенца сад и много роз растил yạ yswʿ yạ nwr Солнечные зайчики за моим окном سمعت عنك كثيراً Ты дождись ты Его дождись Сән мениң ғурурумсән!
Song not available - connect to internet to try again?