1) Makiyaya da daddare sun tsare garkensu Mala'ikan Allah ya zo, ya haskaka su fa. 2) "Kada ku ji tsoro," ya ce, gama sun firgita, "Labarin murna ne na kawo ga dukan duniya". 3) "An haifi Almasihu yau, a birnin Dawuda fa, Mai Ceto, Ubangiji ne, alamarsa ke nan". 4) "Jariri za ku iske ma da siffar mutane A nannaɗe da tsummoki cikin sakarkari." 5) Da gama faɗin saƙon nan, taron haske ya zo, Mala'iku 'na rerawa, suna ta yin yabo. 6) "Ɗaukaka duk ga Allahnmu, salama ga duniya, Aminci ga mutane duk, yanzu da koyaushe."He Shall Reign mwsyqy qlby hạygẖny Donna per me Cand valuri multe și furtună Yesu Shi Ne Hasken Duniya Sofonia 3:17 نحن أشرف المجوس mạsẖy ạ̉nạ mạsẖy ạ̉nạ Ce sunt eu sa privesti Tu la mine ? My hope in God
Song not available - connect to internet to try again?