1) Makiyaya da daddare sun tsare garkensu Mala'ikan Allah ya zo, ya haskaka su fa. 2) "Kada ku ji tsoro," ya ce, gama sun firgita, "Labarin murna ne na kawo ga dukan duniya". 3) "An haifi Almasihu yau, a birnin Dawuda fa, Mai Ceto, Ubangiji ne, alamarsa ke nan". 4) "Jariri za ku iske ma da siffar mutane A nannaɗe da tsummoki cikin sakarkari." 5) Da gama faɗin saƙon nan, taron haske ya zo, Mala'iku 'na rerawa, suna ta yin yabo. 6) "Ɗaukaka duk ga Allahnmu, salama ga duniya, Aminci ga mutane duk, yanzu da koyaushe."rjlk ạlymyn สิ้นกระแสกรรม Oh! que ton joug est facile قوة من عندك امنحني يا الله Моя милая нежная добрая мама Sprawdź serce me Преди всичко Юзюнтюлерими Бъракъйорум NUNSUN CAAN CU A TAWI TUK Our God He Reigns
Song not available - connect to internet to try again?