1) Makiyaya da daddare sun tsare garkensu Mala'ikan Allah ya zo, ya haskaka su fa. 2) "Kada ku ji tsoro," ya ce, gama sun firgita, "Labarin murna ne na kawo ga dukan duniya". 3) "An haifi Almasihu yau, a birnin Dawuda fa, Mai Ceto, Ubangiji ne, alamarsa ke nan". 4) "Jariri za ku iske ma da siffar mutane A nannaɗe da tsummoki cikin sakarkari." 5) Da gama faɗin saƙon nan, taron haske ya zo, Mala'iku 'na rerawa, suna ta yin yabo. 6) "Ɗaukaka duk ga Allahnmu, salama ga duniya, Aminci ga mutane duk, yanzu da koyaushe."Heart sings hallelujah Yo no tengo ya mi gusto en el placer Qualcosa per te నా మట్టుకైతే బ్రతుకుట క్రీస్తే Lay fonao tia tao Gologota Blížny ak ti prchkým slovom Lead Me To The Cross tʿlyq 2 - ạ̉ṭfạl byḥbwạ mṣr Dünya Karanlıktadır, Günaha Esir Только один Ты
Song not available - connect to internet to try again?