1) Mun gode wa Allah da dukan zuciyarmu, Da waƙa mai daɗi domin duk ayyukansa. Tun muna jarirai, albarkarsa 'na nan. Da duk alheransa, yanzu ya dube mu. 2) Rayayyen Allahnmu tare da mu zai zauna. Muddar rayukanmu, shi zai albarkace mu. Kullum da alherai zai kiyaye mu duk. Zai tsare ƴaƴansa daga hatsari duk. 3) Yabo da hamdala ga Allahnmu na Sama, Da Ɗa Mai Cetonmu, Ruhunsa mai bishe mu. Duniya da Sama duk suna ta yabonsa A da, da yanzu kuwa, nan gaba abada.Mai rabdă o mai rabdă încă ạ̹nt syd ạlkwn شمالك تحت رأسي 若我今日还在世界上奔跑 Olet mun Regarde, âme angoissée KAN SUAL NAKIN NGAN DEUHMI VEL Qarşında diz çökürəm Արժանի Ես Դու Հիսուս nmṭ ḥyạẗ ạltsbyḥ
Song not available - connect to internet to try again?