1) Mu matan (Sunan gari) muna da murna yau, domin wanna aure, aure mai nasara Mu yi murna mataye mu raira godiya muna yin addu'a domin wanna gida. 2) Amariya ki daɗe kina yin addu'a, kina roƙon Allah ya baki mijin aure. Yau kin samu amarya ki yi godiya, kina yabon Allah domin Alherinsa. 3) Ango mun san daɗe kana addu'a kan roƙon Allah, ya baka macen aure. Yau ka samu ango ka raira Halleluya, kan yabon Allan domin Alherinsa 4) Amarya ki zama kanbi ga mijinki, domin macen kirki kanbi ce ga mijinta Kiyi masa biyayya a cikin kome duk, ki kaunace shi kamar yadda Allah ya ce. 5) Ko cikin wahala ko cikin jin daɗi, ko cikin lafiya ko a cikin kunci. Ku kasance masu ƙaunar junanku kullum, kuna yin addu'a zaku yi nasara. 6) Samarai da ƴan mata shawar gareku, in zaku aure ku nemi nufin Allah. Muna roƙonka, Allah amsa addu'armu, domin matasanmu ka muna ikonka.A legőszintébb pillanat Et under på Golgata hendte On je náš Spasiteľ hạt rjlyk Stand pe promisiunile lui Hristos Já zpívám rád o Pánu svém Add a kezed Érző kezek ölelnek Me encanta alabarle ạlftrẗ ạlrạbʿẗ
Song not available - connect to internet to try again?