1) Muna roƙon Ubangiji Allah Domin salamar Yahudawa yau. 2) Al'umma ce wadda ka zaƃa fa Domin su zama mutanenka dai. 3) Amma sun ƙi su karƃe ka a dā. Sun juya maka baya, sun ƙi ka. 4) Ka hore su, ka warwatsad da su A fuskar duniya duka ko'ina. 5) Yanzu kuma ga lokaci ya yi Da za su koma Urushalima. 6) Yanzu ga su a cikin zafin rai Har lalle ba su san abin yi ba. 7) Mun sani fa kai kana ƙaunarsu, Ka taimake su, mutanenka yau.Cand durerea vine cu al ei fior Io loderò قۇدايىم ۔ قورعانىم، پانالار ورمانىم ВЕРЕН ОСТАВА БОГ Unknown Reviens à ton Père ạllh ạlklmẗ Սելա Սելա Икки кўзим кўрмиди MAW KA NUNNAK BAWIPA CU THANGTHAT TUAH
Song not available - connect to internet to try again?