1) Muna roƙon Ubangiji Allah Domin salamar Yahudawa yau. 2) Al'umma ce wadda ka zaƃa fa Domin su zama mutanenka dai. 3) Amma sun ƙi su karƃe ka a dā. Sun juya maka baya, sun ƙi ka. 4) Ka hore su, ka warwatsad da su A fuskar duniya duka ko'ina. 5) Yanzu kuma ga lokaci ya yi Da za su koma Urushalima. 6) Yanzu ga su a cikin zafin rai Har lalle ba su san abin yi ba. 7) Mun sani fa kai kana ƙaunarsu, Ka taimake su, mutanenka yau.Mantuire ni s-a dat في السماء والأرض Menda yasha Rabbim Iso Jésus, je viens, je viens à toi Veď ma z dolných nádvorí Как вожделенны Mi rallegrerò 손을 높이 들고 Чун Рӯҳӣ ӯ дар мо бошад Слово Божие гласит могущество во мне
Song not available - connect to internet to try again?