1) Muna roƙon Ubangiji Allah Domin salamar Yahudawa yau. 2) Al'umma ce wadda ka zaƃa fa Domin su zama mutanenka dai. 3) Amma sun ƙi su karƃe ka a dā. Sun juya maka baya, sun ƙi ka. 4) Ka hore su, ka warwatsad da su A fuskar duniya duka ko'ina. 5) Yanzu kuma ga lokaci ya yi Da za su koma Urushalima. 6) Yanzu ga su a cikin zafin rai Har lalle ba su san abin yi ba. 7) Mun sani fa kai kana ƙaunarsu, Ka taimake su, mutanenka yau.ۇشۇل تويعو بەرسىن قۇداي باتاسىن Hai sempre cura di me Гэмийг үүрсэн Аврагч Эзэн Gereja Bagai Bahtera Bůh je síla má King of my heart Беним ичин сен севинчсин يا سيدي كم كان قاسياً Seigneur, que n'ai-je mille voix Müqəddəs Ruh ilə dolanda
Song not available - connect to internet to try again?