1) Mutanen dā sun kawo amfanin gonarsu, Sun sa shi cikin haikali, shaidar godiyarsu. 2) Yau fa, ga namu kuwa, mun kawo a gidanka, Domin ka sa aIbarkarka, mu yabi sunanka. 3) Mun miƙa sadaka domin ka karƃe ta, Ka taƃa ta da hannunka ta zama cikakkiya. 4) Miƙa zukatanku ! Mu mutanensa ne, Gama rayukanmu a yau sun zama nasa ne. 5) Uba Mahalicci, aike mu girbinka, Mu jawo mutane wurinka, su ba da gaskiya.Craindre ton nom يسا دەيمىن ويىممەن ให้ทุกสิ่งที่ยังหายใจ Псалом Давида №62 Lelkem, áldd az Urat Sejak Aku Menoleh Biz qurtarıb yığıncağı evə gedirik tʿạ wạṭlʿ fyy Unde să mă duc de la Tine Doamne? يا ملك السلام
Song not available - connect to internet to try again?