KORUS Ubangiji ke mulki cikin mutanensa Wanda ke gaba da su zai rasa ɗan farinsa. Ubangiji na cikin mutanensa Wanda ke gaba da su zai mutu. 1) Ku tambayi Firauna ku ji, Ku tambayi Massarawa Ina ƴaƴansa suke, ƴaƴansa na fari? Sun taɓa mutanen Ubangiji Sun rasa ƴaƴansu na fari. Korus 2) Ina Firauna yake, ina mayakensa? Ina Firauna yake, ina karusansa? Sun taɓa mutanen Ubangiji Sun rasa rayukansu. Korus 3) Ku tambayi shawulu ku ji, za ku ji labari. Ina Shawulu yake, za ku ji labara. Ya taɓa mutanen Ubangiji Ya rasa idanunsa. Korus 4) Mu ne ƴaƴan Ubangiji, mu ne mutanensa. Mu ne dangin Yesu Kristi, mu ne idanunsa. Kowa ya taɓa ƴaƴan Ubangiji. Zai gamu da fushin Ubangiji. Korusbyky ạ̉mjạd yạ mdynẗ ạllh Қониндан Ўтиб الذنب ذنبي 谁知道主的心 Көк пен жердің Иесі Худо меҳрибон (анъанавий) أشكرك يا الله ạ̹nt ạ̉bwyạ mʿạyạ قد جئت ربي إلى قلبي ИСУСЕ ОБИЧАШ МЕ АЗ ЗНАМ
Song not available - connect to internet to try again?