1) Ya ku zukatan mutane, Rashin sani kuka yi, Kamar ƃatattun tumaki, Wurin kiwo ku ke ki. 2) Ko kun san wani kamarsa? Almasihu ya fi duk Ƙauna, taimako, har kuma Ceto daga zunubi. 3) Ya ku zukatan mutane, Shakka ce ta hana ku? Sai ku dogara gare shi Wanda ya ke ƙaunarmu. 4) Sai ku zo, ku ji, ku gwada, Yesu mai aminci ne. Maimakonmu shi ya cika Nufin Ubanmu daidai. 5) Cikin Yesu mu ke samun Sanin Allah, sanin rai. Kuma aka ɗora masa Duk alhakin zunubai. 6) Da kun gaskata maganar, Da ya sake halinku, Da ya sabonta zukata, Da ya zauna cikinku. 7) Ƴanuwa, mu yi godiya, Sai mu ƙaunace shi dai. Ba dalilin tsoro kuma Har iyakar zamanai.ḥnạnk yạ ạ̹lhy كنت وحدي Рəббə иман едəн утандырылармы? النهارده أنا جاي Саған теңдес ешкім жоқ Confie-toi en l'Eternel wǒ yào gē sòng wǒ yào zàn měi Задумайся друг на жизнь посмотри พระเยซูทรงเป็นจอมราชา أنفسنا إنتظرت الرب
Song not available - connect to internet to try again?