1) Ya mutanen ƙasan nan, Musulmi da ama duk, Sai ku kasa kunnenku ga labarin cetonku. KORUS Yesu shi ne Mai Ceto wanda Allah ya aiko Domin fansar ƴan Adam daga bautar zunubi. 2) Babu wani masoyi ko kuwa mai jin tausayi. Sai dai Yesu haifaffe, shi kaɗai Ɗan Allah ne. Korus 3) Jinin ransa ne ya bayar domin ceton duniya. Shi ya ɗauke zunubai, shi ya buɗe ƙofar rai. Korus 4) Sheƙa gunsa kuwa yanzu, ga shi yana jiranku. Tuba daga laifinku, nemi ceto wurinsa. KorusМЕН СЕНИҤ КОЛЫҤДА నా పేరే తెలియని ప్రజలు Duchu Święty wołam przyjdź Перишделер гөкде Alelluia Alelluia for our Lord yạ sydy km kạn qạsyaⁿạ Tu sei il mio Dio อยู่ในพระวิญญาณ Радуйся, дачка Сыёну Пошли Господь сказать им
Song not available - connect to internet to try again?