1) Ya mutanen ƙasan nan, Musulmi da ama duk, Sai ku kasa kunnenku ga labarin cetonku. KORUS Yesu shi ne Mai Ceto wanda Allah ya aiko Domin fansar ƴan Adam daga bautar zunubi. 2) Babu wani masoyi ko kuwa mai jin tausayi. Sai dai Yesu haifaffe, shi kaɗai Ɗan Allah ne. Korus 3) Jinin ransa ne ya bayar domin ceton duniya. Shi ya ɗauke zunubai, shi ya buɗe ƙofar rai. Korus 4) Sheƙa gunsa kuwa yanzu, ga shi yana jiranku. Tuba daga laifinku, nemi ceto wurinsa. KorusЯ вижу Иисуса грядущим Bizga Rabbim لنا في كلام الإله الصمد بناقص أرض بناقص دنيا Chce Bog wszystkim ludziom ทูตสวรรค์เบื้องบนบรรเลง bạrky yạ nfsy ạlrb wlạ tnsy kl ḥsnạth Hitben járok, hittel lépek Xudoga sen qarshi borma ey inson HOMME DE DOULEUR
Song not available - connect to internet to try again?