1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.حمامة Alleluia tyjy tfkr fy ạlạ̹lh Réveille l'amour ạlrb qạl lnwḥ Гадир Аллаһ, будур Сəндəн дилəјим Yo Rabbim Sen men uchun Пусть Тебя Бог сохранит يا عجباً مخلصي Дивно прекрасен Ты, Бог Всеблагой
Song not available - connect to internet to try again?