1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Маяк Why me Lord Venid pecadores!, que el buen Salvador 众多众多的灵魂已走向地狱 Про папу Future Marches In NAIH CHIN بیایید بیایید پیش حضرت عیسی АЛКЫЖЫҤ ЈАЙЫМ ЭКЕЛЕТ ᠬᠦᠨ ᠬᠦᠩᠵᠡᠭᠡᠢ ᠳᠤ
Song not available - connect to internet to try again?