1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Покажи мне мое сердце رب المراحم Vieni nel mio cuor Tanrı'nın Tahtı Önünde есть надежда у меня Doar langa Tine-mi aflu pacea عايز منك هدية Ʋba Pi̱ki ʋt, 'Ho minti' Так просто Mari Datanglah
Song not available - connect to internet to try again?