1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Los que moráis en el cielo Kruin: Chain Breaker Ичинизден Бири Съкънтъда Мъ? (Б) Достоин всего О небо голубое небо Eléd hoztunk mindent أدنو إليك أرتاح O, Datanglah, Imanuel Bergsig: Heilige Here Айтшы: Қанның жігерін сен білдің бе?
Song not available - connect to internet to try again?