1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.زي ما موسى في البريه وسى الەمدە مەن ٴجۇردىم Kto dá ti lásku Sorgi e risplendi أ ب ت ث При Исуса ела Fraţilor veniţi cu Isus porniţi Қиналғанның бири мен, сөйлетпеди тилимнен Ben ben olan Rabdir bana Эзэнийг магтан
Song not available - connect to internet to try again?