1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.لو كنتِ تدرين يا نفسي مش خايف على نفسي معاك اختبرت حبك ذلك الحب الفريد Если нам гонения грозят ạldẖy ạ̉ḥbnạ wqd gẖslnạ Бер бөтөн My za wiarę Chrystusową chcemy walczyć Рəббимиз Аллаһымыз جۉرۅگۉم ابدان وورۇش كەرەك بولچۇ A THI CHUNGAH THAWNNAK A UM
Song not available - connect to internet to try again?