1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Магтан дуулъя миний ٴتاڭىرىم مەنىڭ باعۋشىم Poate maine vom pleca Szent vagy Isoga ber sen tashvishlaringni Давай прославим Бога Իջիր, Սուրբ Հոգի Солнце светит всем одно Лицом к лицу Solo tu
Song not available - connect to internet to try again?