1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.kạn ʿly̱ ạlạ̉rḍ Ó pojďte, chci vám říci Эзэний агуу хайрыг хүсэмжлэгч хүн يا الله من مثلك Un futuro da difendere ậsf ḥạḍr sẖkrạaⁿ Қолымды көкке жайып Daha Sevgi, Daha Güç, Seni İstiyorum Pane my ti děkujeme Раббимиз ве Танръмъз
Song not available - connect to internet to try again?