1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Gesù Messia Кəдəримдə Севинҹимсəн Господь Господь Ты наш Бог Сароям Ó kresťania, Boha chváľme ХВАЛЯ ТЕ В СВЕТИЛИЩЕТО Kanatların Altında De cand pe Domnul L-am aflat 没有栅栏的天空 Revive Us again / We Praise Thee O God
Song not available - connect to internet to try again?