1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Toľkokrát Ол мадақталсын lạ ykwn ẓlạm Nemenný Boh Бог ищу Тебя я на коленях моих молюсь. Open my eyes, Lord İsa’nın Kutsal kanıyla aklandım Git, O Koyu Bahçeye В синем небе первая Grande Es Tu Fidelidad
Song not available - connect to internet to try again?