1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.سبحوه سبحوه Севинч гюню йюреимде Gökyüzünden Yeryüzüne اُل گویچلی Небесный дом оставил Бурганым мээң чажыдым E sărbătoare, e o zi măreaţă هلم نرنم نرنم للرب Өмүрүмдү Сага арнадым Sai che Gesù ritornerà
Song not available - connect to internet to try again?