1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Boh je záštita moja Пора друзья прощаться нам La Tua voce Քրիստոսի Զորավոր Սերը أتاني يسوع وفداني Ты один такой ạ̉nt ạlạ̉ms yạ yswʿ Wstał z martwych mój Zbawiciel تأمل 3 rby hạskn fy strk
Song not available - connect to internet to try again?