1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.بنعمة تفاضلت bḥbk bhdylk kl qlby АЗ НУЖДАЯ СЕ ОТ ТЕБ Ела у дома Jangan Kuatir 'Kan Hari Esok Хеч нимадан مەن ٴۇشىن ٴتاڭىر ىستەدى ạ̹nt yswʿy Wierzyć mnie Panie ucz Инҷил хой, дуо кеҳ, дуо кеҳ, дуо кеҳ
Song not available - connect to internet to try again?