1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.Ҝөјлəрин Ордусујла ҝəлəрсəн Kraj przecudny w górze znam Багда сейил эдйәрдим Хвалете Господа myn ysẖfy ạlqlb ạlmkswr Il est une sainte guerre وفي آخر الساعات Rızamyn ПРИЕМИ ЦЯЛАТА СЛАВА Путь лежит мой долиной смертной тени
Song not available - connect to internet to try again?