1) Ya Ubangijinmu, Kalmarka ta dauwama Wajib ne a gaskata, a kuma karƃe ta. 2) Idan maƙiyanmu suna tsananta mana, Maganar cetonka ita ce ƙarfinmu. 3) In wahala ta zo, ko masifa ta taso, Haskenka zai bishe mu, za ya kiyaye mu. 4) Wa ya san misalin murna mafificiya Ta miƙa bishararka zuwa mutanenka. 5) Jinƙanka ke ba da taimako ga masu rai, Maganarka ta'aziyya ga wanda ke mutuwa. 6) Mu da muka gane tsarkin wannan Kalma, Sai mu ƙaunace ka, don kullum mu bi ka.tā yòu zhēn yòu huó Sen buyuk Я без Тебе безсилий Жақында бұл дүниенің бітер күні Jesus roep die kinderjies Шюкюр, хамдлар олсун саде ạ̉qdr ạ̉qwl lh yạ ạ̉bwyạ ạ̹ly̱ ạsmk wdẖkrk sẖhwẗ nfsy Tu sei esaltato Қажетсің Сен Ием маған
Song not available - connect to internet to try again?