1) Yesu Ɗan Allah ne, Mai Ceton duniya, Ya ƙaunace mu har ga mutuwa. Wanda ya ba da gaskiya gare shi Lalle ya tsira daga shari'a. KORUS Yesu mai iko duka ne, Ba za ya kasa ba daɗai, Sai mu kai bishara ko'ina a duniya Shi kuwa za ya taimake mu. 2) Ƴanuwanmu sun ƃata cikin duhu, Ba su da rai, ko sanin hanyarsa. Kada su mutu cikin zunubansu, Sai dai su zo su sami gafara. Korus 3) Ubangijinmu za ya sake zuwa Domin ya kai mu can a gidansa. Me za mu ce idan mun ƙi biyayya? Me za mu amsa masa ranan nan? Korus 4) Sauri, jama'a, Yesu yana kiran Duk Masu Bi su kama aikinsa. Maza da mata duk da yara kuma, Tashi, mu yi biyayya nandanan. KorusТИ СИ СЛАВЕН БОГ Mi áldjuk Őt إنت أبويا Раббимиз ЬОнюмюздедир, Ордусу Кувветлидир لما دعاني ربي Мой дом и я служить хотим წმიდა წმიდა ხარ ღმერთო Prichádzame pred Tvoju svätú tvár Доносится голос из дали столетий พวกเราชาวความหวัง
Song not available - connect to internet to try again?