1) Yesu Rasul, mai alheri, Ɗan Maryamu, mai nasiha, Haifuwarka ta ƙanƙanci, Ba mu ruhun jurewa. 2) Ko a can sakarkarinka, Ka zo ceton mutanenka Cikin duniya ta baƙunci, Karƃi mulkin zuciyarmu. 3) Kai mai fansar mutanenka, Mai yin nasara da mutuwa, Bar mu zauna kullayaumin Kurkusa da kursiyinka. 4) Kai mai ɗaukar wahalarmu Ka san dukan tunaninmu, Bar mu sa ido gare ka Don mu sami gaskiyarka. 5) Bishe mu, ya Ubangiji, Kau da dukan mugun nufi, Karƃi ranmu, mun roƙe ka, Don mu aika nufinka.Už súmrak večerný padá تحت ظلك Hianao ry Ray no mibaiko نسبحك ونمجدك tẖqty fyk mlhạsẖ ḥdwd Ostanem stáť, pevne stáť Domnul ne-a creat dupa chipul Său عند الصليب Aq peıildi Iem meniń Dammi
Song not available - connect to internet to try again?