1) Yesu Ubangijinmu, ga mu nan a gabanka. Kai ka kawo dukanmu yinin nan da lafiya Muna rera waƙarmu, muna maka godiya. 2) In yau wata jaraba za ta kai mu haɗari, Ba mu ikon jurewa, ƙara mana ƙarfi kuwa, Kiyaye mu lafiya, har mu ka da zunubi. 3) Bisa ga maganarka, daidaita rayukanmu, Bishe mu da Ruhunka, amshi mulkin nufinmu. Bar mu miƙa gare ka hadaya ta zuciyarmu. 4) Ji yanzu addu'armu, ji mu, muna roƙonka. Da mu duk da ƴanuwa, baiwarka mafificiya Ita ce bukatarmu, sahihiyar zuciya. 5) Haka za mu bayyana yau da gobe godiyarmu. Haka za mu ɗaukaka sunan Ubangijinmu. Za mu shaida yabonka, Almasihu Allahnmu.Сегодня у окошка fy lyl gẖyạbk yạ rbnạ Yesus, Tuhan, Engkaulah Mesias I himlen er det mange ting Сокрушённых сердцем lạ msẖ hạ ạ̉bky Radostou je dusa naplnená ḥbyby ạ̉yạ mn lạ̉jly bykẖwfwnạ Приди и воскликни Осанна Царю
Song not available - connect to internet to try again?