1) Yesu ya mutu a kan giciye, An saukar da jikinsa. Aka baiwa uwarsa Maryamu Ta yi baƙin ciki. (Solo - ya kira) KORUS Da murya mai ƙarfi ya ce, "Eli, Eli, lama sabactāni ? Wato ya Allah, ya Allahna, Don mi ka yashe ni ? " 2) Almajirai suka dauki Yesu Da iznen Romawa daga hannun uwarsa Suka sa shi a cikin Kabari Suka rufe ƙofa. Korus 3) Yesu ya mutu a ran juma'a. An bizne shi a ran nan. Yesu ya tashi a ran Lahadi, Wato ran Paska ke nan. Korusئەيسا مەسىھ ھاياتتۇر بادور عليك ЧҮНҮҢ КҮЖҮ? ʿṭsẖạn Yesus, Kini Kataku ạ̉nạ wạtẖq Jeso no niala aina Всемогущий Бог Израиля Құрбандық орын Зажглась звезда
Song not available - connect to internet to try again?