1) Yesu ya mutu a kan giciye, An saukar da jikinsa. Aka baiwa uwarsa Maryamu Ta yi baƙin ciki. (Solo - ya kira) KORUS Da murya mai ƙarfi ya ce, "Eli, Eli, lama sabactāni ? Wato ya Allah, ya Allahna, Don mi ka yashe ni ? " 2) Almajirai suka dauki Yesu Da iznen Romawa daga hannun uwarsa Suka sa shi a cikin Kabari Suka rufe ƙofa. Korus 3) Yesu ya mutu a ran juma'a. An bizne shi a ran nan. Yesu ya tashi a ran Lahadi, Wato ran Paska ke nan. Koruslạ ạ̉nsy̱ ywmaⁿạ ماداقتاڭدار قۇدايدى ٴوز كيەلى ۇيىندە Il me conduit Kurtarıcımız Rab İsa 在宇宙中有一个宝 ạ̉stṭyʿ kl sẖyʾ slạm yswd ḥyạty By His Wounds Побежим - полетим Дышу Тобой, Бог
Song not available - connect to internet to try again?