1) Ga Allah kaɗai, Mahiliccinmu, Daidai mu yi waƙar yabonsa yanzu. KORUS Mu yi waƙar yabon Allah Addu'ar za mu yi. Mu yi waƙar yabon Allah, Mu girmama shi. 2) Mu girmama shi, addu'ar za mu yi. Mai kyauta ba gori duk baiwa sai shi. Korus 3) Mai raya mutum kyautar, Allah sosai Ban da Allah, ina za mu sami jinƙai? Korus 4) Jinƙai ne ya sa ya yi mana baiwa Da ya aiko Mai Ceto tun zamani dā. Korus 5) Mai Ceto ne shi wanda Allah ya ce Shi Ɗansa ne, ransa ya so shi sarai. Korus 6) Labarin Mai Ceto da daɗi ya ke Mutuwassa da tashinsa duk namu ne. Korus 7) Duk wanda ya ce Almasihu zai bi, Tsattsarken numfashi zai ƙarfafa shi. Korustạ̉ml 2 dì xiōng fàng fēi yī zhǐ bái gē O Dieu! ta loi est sainte Sonsuz Olanım Der, Benim Adım Емануил Men Seniń aldyńa kep jylap turmyn Гəлбими вердим Сəнə Ты весь мир для меня Boh tak veľmi miloval svet واحدة سألت من الرب
Song not available - connect to internet to try again?