1) In san ka, Yesu, na ke so, Da ikon tashinka yanzu. In yi tarayya tare da kai A cikin naka raɗaɗi. 2) A iske ni a cikinka, Ba da adalcin kaina ba, Amma ta wurin bangaskiya Kullum in aikata nufinka. 3) Na duba ribar duniya, Ba za ta isa dogara ba, Dukan abu na lassafta Hasara domin saninka. 4) Na baya sai in manta fa, In kai ga ladan nasara. Ya Yesu, sai in nace bi Tare da kai, Ubangiji.ạlkẖrwf nwnw لأجلكم شربت كأس مر عظة 2 - بيبو مشرقي Isa Seni súıem لك مجد للأبد Христос воскрес И двери рая Отверзлись праведным душам Вiра Hər yerə gedərəm Rəbb İsa ilə Io sento gioia yswʿ ạltwạḍʿ
Song not available - connect to internet to try again?