1) Ku zo, mu tafi yaƙin nan. Yaƙin nan na Yesu ne. Kada mu koma baya fa, Allah yana wajenmu. 2) Idan mun yi musunsa, Al'ummai ma zo su yi. Ku zare takobanku fa, O gaba za mu yi. 3) Mu yi ma Allah godiya, Mu ce Alhamdulilahi. Mu dogara ga Yesu fa. Shi ne tutar cetonmu. 4) Wanda ya ƙi dogara ga Yesu Hallaka zai yi, Idan ka tuba tun yanzu Akwai daman gafara. 5) Idan ka yi shuru fa, Rana tana wucewa. Na tuba dai, zan bi Yesu, Yesu ne mai cetona. 6)Allah shi kai mu lafiya, Allah shi kai mu lafiya, Mu ce "Amin", mu ce "Amin". Mu ce "Amin", mu ce "Amin".qlby ạkẖtạr 몽골노래 كنت فى طين الحمأة مت عشان أعيش In your name 主我们敬拜你 Duša búrkou zmietaná Osmonədə bıə Pıə rby ạ̹ny ạ̉krs dẖạty Digno
Song not available - connect to internet to try again?