1) Sa'ad da uwaye sun kawo ƙanƙanana, Almajirai sun kwaƃe su, sun hana su sosai, Amma da dukan tausayi, Yesu ya tsauta mar, ya ce, "Bar ƙanƙanana su zo wurina." 2) Ya taƃa su yara, su yara ƙanƙanana, Da hannu bisa kansu ya sa musu albarka. Da daɗin rai ya karƃe su, ya rungume su kuwa, ya ce, "Kada ku hana su zo wurina." 3) In ji Yesu Kristi, Mai Ceton duniya duka, In ba ku ƙanƙantad da kanku kamar yara ba, Ba za ku sami ceto ba, ba za ku shiga Sama ba, Sai ku karƃa yadda yara ke yi. 4) Ga dubbai kan dubbai na yara ƙanƙanana, Su ba su taƃa jin labarin Yesu ba daɗai. Ku tafi fa ku neme su, ku faɗa musu, dukansu, "Bar ƙanƙanana su zo wurina."Тебе ще видя عبدك مشتاق Песня голос небес Unser Lobpreis sei Dir ein Wohlgeruch Эзэнд ирж сөгдөөд Сидя у ног Иисуса وُلد لنا المخلص sbḥwh mjdwh Юрекнинъ теллерине Месих тийе kạn ʿạysẖ zynạ
Song not available - connect to internet to try again?