1) Sa'ad da uwaye sun kawo ƙanƙanana, Almajirai sun kwaƃe su, sun hana su sosai, Amma da dukan tausayi, Yesu ya tsauta mar, ya ce, "Bar ƙanƙanana su zo wurina." 2) Ya taƃa su yara, su yara ƙanƙanana, Da hannu bisa kansu ya sa musu albarka. Da daɗin rai ya karƃe su, ya rungume su kuwa, ya ce, "Kada ku hana su zo wurina." 3) In ji Yesu Kristi, Mai Ceton duniya duka, In ba ku ƙanƙantad da kanku kamar yara ba, Ba za ku sami ceto ba, ba za ku shiga Sama ba, Sai ku karƃa yadda yara ke yi. 4) Ga dubbai kan dubbai na yara ƙanƙanana, Su ba su taƃa jin labarin Yesu ba daɗai. Ku tafi fa ku neme su, ku faɗa musu, dukansu, "Bar ƙanƙanana su zo wurina."البر يرفع شان الامة - تأمل Sendan boshqa Najotkorim yoʻq 把你的重担卸给耶和华 yswʿ ạ̉nt tʿlm Святый Бог в небесах Долго-долго Con gli occhi di sempre القىش ساعا پادىشا mydly 3 tā yào huí jiā
Song not available - connect to internet to try again?