1) Sa'ad da uwaye sun kawo ƙanƙanana, Almajirai sun kwaƃe su, sun hana su sosai, Amma da dukan tausayi, Yesu ya tsauta mar, ya ce, "Bar ƙanƙanana su zo wurina." 2) Ya taƃa su yara, su yara ƙanƙanana, Da hannu bisa kansu ya sa musu albarka. Da daɗin rai ya karƃe su, ya rungume su kuwa, ya ce, "Kada ku hana su zo wurina." 3) In ji Yesu Kristi, Mai Ceton duniya duka, In ba ku ƙanƙantad da kanku kamar yara ba, Ba za ku sami ceto ba, ba za ku shiga Sama ba, Sai ku karƃa yadda yara ke yi. 4) Ga dubbai kan dubbai na yara ƙanƙanana, Su ba su taƃa jin labarin Yesu ba daɗai. Ku tafi fa ku neme su, ku faɗa musu, dukansu, "Bar ƙanƙanana su zo wurina."قد أرسل أبنه Достум Худонинг Севгиси билан Севамиз ạ̉nạ ṭạlb ḥḍwrk Alléluia, louez l'Eternel Daj czyste serce mi О спящий проснися и слушай призыв Vino şi laudă-L şi dai toată gloria Ţara mea te doreşte inima mea Sen Üstünsün
Song not available - connect to internet to try again?