1) Sabuwar Urushalima amaryar Yesu ce, Mai sheƙi kamar rana, ko haske kuwa gani. Ƙofofi na daraja, hanyar zinariya, A cikinta ga kogi da itace na rai. 2) In kai ga wannan birni wurin da hawaye, La'ana, bakinciki, duka sun shusshude. Ko mutuwa da kanta an ci nasararta. Da Ɗan Rago da Uba ɗaukakar birni ne. 3) In yi sujada tare da sauran tsarkaka. Sa rera, Halleluya, in haɗa muryata. Kullum in yi mamaki yadda zunubaina Ta wurin jinin Yesu, Allah ya gafarta.Qamrab Olarsan mạtʿwlsẖ ạlhm الرب يسوع في وسطنا Mi corazón rebosa de amor Я к Тебе Господь на колени Ó, Pane, nežnosťou Бу Дүнја Kutsama سايبين طرقنا Efirandarê Erd û Ezmên
Song not available - connect to internet to try again?