1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.سلام ạ̉nt mstḥq ạ̉n tạ̉kẖdẖ ạlsfr غيرت في Kunnian Herraa palvelkaa Nech tečie rieka od tró-nu milosti 在我很小的时候 Бизнинг Масиҳимиз буюк ва улуғ Иисус, Иисус, Иисус Жашоодо нечен кыйналып Эрта сахардан Сени излайман
Song not available - connect to internet to try again?