1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.سعادة تملا قلبي اسمعني Isten báránya พระเจ้าทรงเป็นผู้เลี้ยงที่รัก Celeste voz que nos convidas İsa'nın Adını Jeg vil være Din Bergsig: Kom kinders besing قوة من عندك Ей Аллах'ън оулларъ иззети Рабб'е верелим
Song not available - connect to internet to try again?