1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Өмүрүмдү Сага арнадым Kúnámdi aıtqym kelmep edi بنحبكم .. بحب يسوع Всё Тебе сегодня отдаю qlby ạ̹nt kẖạyf lyh Ješua On je silný Boh Izraelov msẖạʿr ạlrb ОБИЧАМ ТЕ ИСУСЕ أحمد الرب لأنه صالح
Song not available - connect to internet to try again?