1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Эгеси ааламдын Сен, Теңирим Կարդա Սուրբ Գիրք When You Think of Me (Live) الله موجود 2 لا أنسي يوما سيدي عند الصليب هاقدر اغفر ماليش غيرك Bizdiń Isa Hatak pi̱ kana achukma fehna Doamne Isuse pentru noi
Song not available - connect to internet to try again?