1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Исо Масиҳ Келади Қайта yạ sydy̱ ạlgẖạly Сэтгэлийн шархыг эдгээгч mn kẖyrk mạly ạldnyạ yạlly mlyt ạlqlb bnwrk qlby ạlkẖfạq ạ̉ḍḥy mḍjʿk Бүхнээс илүү ألا تعود ليك الملك Bóg kocha ciebie i mnie
Song not available - connect to internet to try again?