1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Келам инсан олмуш จงแสวงหาแผ่นดินของพระเจ้า СЪБУЖДАМ СЕ СУТРИН Дахин нэг үр жимсийг хүсэн Padnij pod krzyżem! nsjd lk yạ ậbạ ạlậb yạ ạ̹lhy dẖạ dʿạỷy Помилуй меня Ó, mily szép nny̱ ʿyn
Song not available - connect to internet to try again?