1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Hvilken mektig Gud Dokonané! - pamätaj si! Tak dobre, dobre je mi Rəbbim məni dağlara ucaltdı De mult aştept să vii Малки вий деца, елате Исам сенле есенликте Ach, už raz sa rozhodnite ạrtfʿ ʿzạ wmjdạ هيا نرنم
Song not available - connect to internet to try again?