1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.يا من بحضوره نفسي تطيب Zabur mwsyqy̱ msẖtạqyn yạ yswʿ 耶和华做王了 In San Ka, Yesu, Na Ke So Ճամփա Բացեք qlby ạ̉syr nʿmtk Keď ako chlapec 我得着你的言语当食物吃 المجد لك
Song not available - connect to internet to try again?