1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Тәңірден бізге сәлемді لتكن مشيئتك Биз гуртарыб јығынҹағы евə ҝедирик موسيقى و، قۇداي سەن دەگەن جاقسى С Тобою рядом Господу честь и хваление Колдорумду Сага сунам كالحالمين Бизи Яшама Кавуштурду
Song not available - connect to internet to try again?