1) Wanene shi Ɗan Maryamu Ta haifi ɗa wurin Ruhu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa, Mu naɗa shi Ubangiji. 2) Wanene shi da ya mutu, Sabili da zunubanmu ? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Mai Cetonmu. Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji. 3) Wanene shi ran Lahadi Ya fito daga kabari? Shi ne Yesu Ɗan Allah, Shi ne Yesu Mai Cetonmu, Sai mu faɗi gabansa Mu naɗa shi Ubangiji.Дуйдук Татлъ Езгилер Тағы да түн Pana la moarte Îţi slujim قد فتحت الباب Жаҳлда кимгадир заҳар сочишдан Tsinjovy ilay havoana Ta gloire, ô notre Dieu Хвалите Имя Господне Бидний нүглийг үүрэгч Bajo Sus Alas
Song not available - connect to internet to try again?