1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.rby mslm ạ̹lk ạ̉mry ฮาเลลูยาพระเยซูทรงพระชนม์ - Jesus is alive Din neam in neam esti adapost Here I am to worship qd ạ̹yh wǒ de dì xiōng jiě mèi ya Шифо Sa fie rugaciunea ta sạ̉ʿysẖ ạ̉dẖkr fḍlk Tout va bien pour mon âme
Song not available - connect to internet to try again?