1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Jövök a kereszthez أنا ليا إله يحميني Аллахън китабънъ окуйун Буюк бахт дунёга Оллох назари Հարազատ Ընկերդ Անգամ Venimos ante Ti, Señor Canta con me En el mundo hallóme Pán Ježiš je mi drahý Fissa gli occhi in Gesù
Song not available - connect to internet to try again?