1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.الرب قد ملك Это даром даётся Radość, radość w każdy czas ГӘЛӘБӘ ЧАЛДЫ РӘББ Тіршіліктің қайнар көзі tʿlyq 1 Sejahtera Tuhan Мы мало хвалимся крестом Yüce isa sana gelirim yé hé huá a
Song not available - connect to internet to try again?