1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Dieu est Bon en tout temps Tum Arzum Sensin M-aplec adânc în rugăciune 寻找 أنت تكفيني Със Исуса искам да живея Il riflesso che ho di te Kim bar aspanymda meniń? Биднийг цуглахад С хвалебными песнями радостно
Song not available - connect to internet to try again?