1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Jésus, mis à mort pour moi Saňa sygyndym men myn fdạny Дилини Кьотюлюктен Сакън Open Skies Du bist die Kraft die mir oft fehlt Calma o mio cuor Znovu ḥạwlt ạ̉kẖdm فلتشهدي يا شمس
Song not available - connect to internet to try again?