1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Их Эзэний цэргүүдээ бүгдээрээ босоцгооё Maƃulƃula Na Ruwan Rai, Kishi Zai Kashe Ni Clamé a Adonai Dosť, dosť už mám! Synu Boží a ľudský La samaritana Люблю Господь Твой дом قلبي الحجر Мы ждём Тебя Господь إيرو لْه باژارِه داوْد
Song not available - connect to internet to try again?