1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.يا خالق الأكوان bḥbk rby yʿzf qlby I could never praise him enough HE FALIFALY O, ry Mpamomjy avia Hianao پِریشدهلِر گُکده Trwa jeszcze łaska Boża Пусть любви будет много We choose the fear of the Lord Ба пешат меоям бо шукр, бо шукр
Song not available - connect to internet to try again?