1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.تأمل 1 Не забывайте Allahtan gelene Viem, že Pán Boh všetko vie Кто так верен в жизни как Иисус мой nǐ men de shēng mìng shì shén me Tangrim Despeirta triste pecador Entre le boeuf et l'ane gris Čo mi môže Satan spraviť
Song not available - connect to internet to try again?