1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.fy ẓlmty งามจริงพระพักตร์พระเจ้า Shukur, shukur, ming shukur Məzmur 121 Bóg wierny słowom Swym За Тебя держусь никуда не отпущу جۉرۅگۉمۅ تىنچتىق بەرگەن Müqəddəs məskənində El brillo de este mundo ИСУС ДОКОСНА МОЯ ЖИВОТ
Song not available - connect to internet to try again?