1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.جاڭا انمەن ماداقتايمىن سەنى ٴتاڭىرىم ЬОзгюрлюк Вар Евиндейим Иманън бир хардал танеси гиби олса Ruhan Kambagʻal Boʻlganlar Baxtlidir قلبي اتطلع mn qlb ạljb ฤทธิ์นามองค์พระเยซู Amen سەن ئىگەم ماشىياخ
Song not available - connect to internet to try again?