1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.AFFET AFFET ALLAHIM Xayotim boʻyi izlayman Seni قانشاما كەرەمەت ىستەرىن، مەن ونىڭ بايقاماپپىن Ким Лайък Олан E mult prea scumpă viaţa asta Exáltate, o Dios Seni Çok Özlüyorum Tanrım ให้ผู้อ่อนล้ากลับแข็งแรง Къавушмакъ тюркуси bạlạ̹ymạn hạnʿysẖ wnṣdq
Song not available - connect to internet to try again?