1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.rby mʿy ysyr fy ạlmrwj Sende Pin Chihowa Chitokaka تأمل 5 ạlṣlạẗ dy hdyẗ Dios y reina Дөөт падышадай кубанып мен ырдаймын НУЖДАЯ СЕ ОТ ТЕБ This is how it begins Ateş gibi
Song not available - connect to internet to try again?