1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.A mai trecut un an Stăpânul vine-n vie Դու Իմ Տերն ես,Որ Տվել ես Փրկություն Есть песня в моём сердце её всегда пою Alkışlayın, Rab'bin Halkı! لن أخاف จงมองดูองค์พระเยซู bnạqṣ ạ̉ʿysẖ rạʿ ạ̉myn rby Çivilenen O Ellerin Rejoice, My Heart, Be Glad and Sing
Song not available - connect to internet to try again?