1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Oare cum va fi răpirea Jeso Tompo lehibe Keď Tvoje meno vyznávam Жалғыз Сен менің үміт артарымсың Dogara Da Sunan Yesu Məni ölümdən aldı Allahın mərhəməti Чакаме благословение А я живу лишь для Тебя Ты знаешь Cuando pienso en tus lágrimas
Song not available - connect to internet to try again?