1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.أنت لي المن Qýanyńdar, búgin qýanyńdar! В ранах кровию облит Golden sheaves ậty ạ̹lyk В Боге радостно живи Dulce Comunion Que la paz del Señor y su amor wsṭ kẖwfy Адашып көпкө жүргөмүн, күнөөгө азгырылгам
Song not available - connect to internet to try again?