1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.بصوا وشوفوا العصفورة lmạ rậny Мужда бодо, ки нав шуд саросар ҷаҳон Il giudizio finale Proč stále na rtech mých úsmev ạ̹rwy ạlạ̉ʿmạq ạlmsẖtạqẗ Occhi sinceri As vrea să zbor în zori ХИДЖТЕ БИРИМИЗ صمت المغارة
Song not available - connect to internet to try again?