1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Үрəји Аллаһла севдалы ҝəлин احبك يا ربي Por qué marchas sin canción Ποιητή και Βασιλιά μου Ka Kipahna Pen Hukdampa O'na Değer Vermedik لما باصليلك Baliqlar suvda Cristo te adoro как же рассказать
Song not available - connect to internet to try again?