1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Иешуа ха Машиях ลุกขึ้นเถิด Któż to przed stolicą Bożą? Дирилди Рəбб мəзардан, һалелуја! أنا صابر ليك Sendey bolıudı qáleymen МЕЖДУ НАС Е СЛАВАТА ТИ Am auzit pe mulţi spunând llmnthy̱ ạ̉ḥbbtny Иса Месих Худайың Сөзи
Song not available - connect to internet to try again?