1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Гој јағсын бу шəһəрə بإرشاد من روحي بديت لمساتك بتعزينا slạsl ạlkẖṭyẗ لا أستحق Kishkentaı úıregim Виждам днес ИДВА ОТНОВО ИСУС Yaşam Kaynağısın Əziz Atam
Song not available - connect to internet to try again?