1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Naweka Dhambi Zangu ạ̹rjʿ yạ bṭl Бид хармаар байна Suferință școală sfântă พระหัตถ์ของพระเจ้าห้าวหาญนัก Я вспоминаю боль Твою Самото основание Tapınağın Gibi Yap Beni Голос Божий ожидая Без пiснi я жити не можу
Song not available - connect to internet to try again?