1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.నిన్నే నిన్నే నమ్మకున్నానయ్యా Бүхний эцэг би Танд хайртай Поток с Голгофы льется Ve tvém jménu je moc ta Dağlar var olmadan Tinchlikni Senga Beraman Йюдже Севги Танръсъна Нешейле Тапъйоруз Лишь в руках Владыки يارب ليك الحمد Алкышлаң Бейик Худайы
Song not available - connect to internet to try again?