1) Ya Al'ummai, ku ɗaukaka Allah a naku zukata. Ku bauta wa Madauwami, Ku yabe shi da rerawa. 2) Ubangiji shi Allah ne, Mahalicci sahihi kuwa. Ya mai da mu mutanensa, Tumakin makiyayarsa. 3) Ku shiga cikin ƙofarsa, Da yabo shiga gidansa, Ku gode domin jinƙansa, Albarkaci sunansa kuwa. 4) Ubangiji kyakkyawa ne, Jinƙansa babu iyaka, Amincinsa ya tabbata Tun zamanai, har abada.Бог простил Возлюбите молоко Чистое Lord you have my heart Bénis, mon âme СВЯТ Е ạ̹lhy yswʿ Dieu tu es grand et digne Auzi ciocanele cum bat قد جدت يا أوفى صديق إليك أبكر
Song not available - connect to internet to try again?