1) Ya Almasihu, mulkinka Zai fi duk sauran mulkoki, Zai tabbata har abada, Madauwami ne mulkinka. 2) Ga ƙoshin rai a mulkinka, Albarka kuwa a yalwace, Ga ƙauna, murna, lafiya, Ga ƴanci kuma cikakke. 3) Yi yabonsa babu fasawa, Samari, yara, tsofaffi. Mulkinsa yana da girma fa, Sunansa kuwa mai tsarki ne. 4) Albarka ga Ubangiji, Mai mulkin dukan duniya. Ƴan Adam duk, ku neme shi Mai jinƙai ne har abada.بقى أنا أستاهل حبك يملا القلوب حمد وتسبيح امكث معي يا سيدي He gave me beauty (Es 61.3) 举目只见耶稣 Иисус - мой друг Ó jak blízký je čas تصعد أمامنا Послав Бог Свого Сина
Song not available - connect to internet to try again?