1) Ya Almasihu, mulkinka Zai fi duk sauran mulkoki, Zai tabbata har abada, Madauwami ne mulkinka. 2) Ga ƙoshin rai a mulkinka, Albarka kuwa a yalwace, Ga ƙauna, murna, lafiya, Ga ƴanci kuma cikakke. 3) Yi yabonsa babu fasawa, Samari, yara, tsofaffi. Mulkinsa yana da girma fa, Sunansa kuwa mai tsarki ne. 4) Albarka ga Ubangiji, Mai mulkin dukan duniya. Ƴan Adam duk, ku neme shi Mai jinƙai ne har abada.You are the words and the music Teljesen ليك اليد العليا Tazalap meni arylttyń múlde kúnádan Господь Твои веленья Я слышу зов любви Kim Sokin Yotar Ohurda Toužím k svému Pánu jít Most nem sietek ạ̉stṭyʿ kl sẖyʾ
Song not available - connect to internet to try again?