1) Ya Almasihu, mulkinka Zai fi duk sauran mulkoki, Zai tabbata har abada, Madauwami ne mulkinka. 2) Ga ƙoshin rai a mulkinka, Albarka kuwa a yalwace, Ga ƙauna, murna, lafiya, Ga ƴanci kuma cikakke. 3) Yi yabonsa babu fasawa, Samari, yara, tsofaffi. Mulkinsa yana da girma fa, Sunansa kuwa mai tsarki ne. 4) Albarka ga Ubangiji, Mai mulkin dukan duniya. Ƴan Adam duk, ku neme shi Mai jinƙai ne har abada.Kime Ben Güveneyim Сегодня повсюду سود يا يسوع Омад Масеҳ андар ҷаҳон TLANH CIAMI HNA HLA ความสุขวันคริสต์มาส Оглянись вокруг здесь любовь царит мой друг Օրհնե Տերն, Ով Իմ Անձ Irgalmas volt és szelíd تعليق 2 - المسيح قام
Song not available - connect to internet to try again?