1) Ya mutanen ƙasan nan, Musulmi da ama duk, Sai ku kasa kunnenku ga labarin cetonku. KORUS Yesu shi ne Mai Ceto wanda Allah ya aiko Domin fansar ƴan Adam daga bautar zunubi. 2) Babu wani masoyi ko kuwa mai jin tausayi. Sai dai Yesu haifaffe, shi kaɗai Ɗan Allah ne. Korus 3) Jinin ransa ne ya bayar domin ceton duniya. Shi ya ɗauke zunubai, shi ya buɗe ƙofar rai. Korus 4) Sheƙa gunsa kuwa yanzu, ga shi yana jiranku. Tuba daga laifinku, nemi ceto wurinsa. KorusGreat Is the Lord ئېگىمىزنى مەدھىيىلەڭلار nạ̉ty lk Боже Слышать слово Енмӧй, эска Тэныд ме مينۋسوۆكا ۔ قىمباتسىڭ سەن 11 Моя душа sạ̉dnw mnk Крылья веры Dua edelim şimdi
Song not available - connect to internet to try again?