1) Ya mutanen ƙasan nan, Musulmi da ama duk, Sai ku kasa kunnenku ga labarin cetonku. KORUS Yesu shi ne Mai Ceto wanda Allah ya aiko Domin fansar ƴan Adam daga bautar zunubi. 2) Babu wani masoyi ko kuwa mai jin tausayi. Sai dai Yesu haifaffe, shi kaɗai Ɗan Allah ne. Korus 3) Jinin ransa ne ya bayar domin ceton duniya. Shi ya ɗauke zunubai, shi ya buɗe ƙofar rai. Korus 4) Sheƙa gunsa kuwa yanzu, ga shi yana jiranku. Tuba daga laifinku, nemi ceto wurinsa. KorusGel Kutsal Ruh, Kal aramızda Radost mi vrátila Golgota blạd ạlhjrẗ ЦЪРКВА С ОГЪН أريدك أمامي Молитва за Украину Když si v bibli své ạkẖtbạr ạlmrnm ạ̉ymn kfrwny - ạljzʾ ạlạ̉wl مقدمة Ya Yesu Ubangijina Ba Kome Cikin Hannuna
Song not available - connect to internet to try again?