1) Ya Ruhun Allah, zo yanzu Ka sauko nan, ka cika mu. Ruhu mai shafewa ne kai, Mai ba da kyautar sabon rai. Sai dai ka ba mu kyautarka Da hasken rai da ƙaunarka. 2) Kullum ka ba mu haskenka Domin mu bi ka, Shugaba. Ka cika mu da murnarka, Ka haskaka fuskokinmu, Jaraba duk, ka kore ta, Inda ka ke, sai lafiya. 3) Kai Kyautar Allah, Ruhunsa, Mai koya mana sanin Ɗan, Ka nuna mana ƙaunarsa Domin mu riƙa yabonsa. Mu yi yabo ga Allahnmu Mai ba da haske da ƙauna.Токтото албайм көздөн аккан жашымды Cand eram pândit de-o ispită dwsy yạ nfsy Господь Когда ученикам Gesù Messia If my people أحلى حبيب برای عطایای بی حد تو Нерейе, нерейе вурайъм ln ynzʿ
Song not available - connect to internet to try again?