1) Yesu Ɗan Allah ne, Mai Ceton duniya, Ya ƙaunace mu har ga mutuwa. Wanda ya ba da gaskiya gare shi Lalle ya tsira daga shari'a. KORUS Yesu mai iko duka ne, Ba za ya kasa ba daɗai, Sai mu kai bishara ko'ina a duniya Shi kuwa za ya taimake mu. 2) Ƴanuwanmu sun ƃata cikin duhu, Ba su da rai, ko sanin hanyarsa. Kada su mutu cikin zunubansu, Sai dai su zo su sami gafara. Korus 3) Ubangijinmu za ya sake zuwa Domin ya kai mu can a gidansa. Me za mu ce idan mun ƙi biyayya? Me za mu amsa masa ranan nan? Korus 4) Sauri, jama'a, Yesu yana kiran Duk Masu Bi su kama aikinsa. Maza da mata duk da yara kuma, Tashi, mu yi biyayya nandanan. KorusТанрыја һəмдлəр едирəм,дүзҝүн јолу тапмышам يا روح الحق mạḥdsẖ byḥbk ليس اسم آخر اسمك البرج الحصين هيا جنود الرب Он здесь Всегда достоин Cuando el ángel a los pastores Глубже глубже
Song not available - connect to internet to try again?