1) Idan mutanena waɗanda ake kira da sunana Sun bar miyagun ayyukansu sun zo gareni Ni zan ji in warkarda su Ni zan ji in albarkace su. KORUS (Solo: "Ku dawo") Ku dawo (2x) Don mi fa za ku mutu. (bis) 2) Hannuwan Ubangiji ba su gajarta ba da basu ceto Kunnuwansa ba su yi nauyi Ba da ba su jin addu'a Zunubanmu sun hana Allah ya ji mu. Korus 3)Abokin gaban mu yana so ya hallaka mu Mu dawo wurin Ubangiji Allah mu roƙi gafara Shi zai ji ya yi mana gafara Shi zai ji ya bamu nassara KorusТой е жив Mari Masuk Ke Rumahnya rmm mdẖbḥy Мне нужен ты Kelajak مهما سمت آمالنا Siamo qui per adorarti Днес, идвам да хваля Бога Хайр баймаар байна Menj be hálaadással az Úr kapuin
Song not available - connect to internet to try again?