1) Idan mutanena waɗanda ake kira da sunana Sun bar miyagun ayyukansu sun zo gareni Ni zan ji in warkarda su Ni zan ji in albarkace su. KORUS (Solo: "Ku dawo") Ku dawo (2x) Don mi fa za ku mutu. (bis) 2) Hannuwan Ubangiji ba su gajarta ba da basu ceto Kunnuwansa ba su yi nauyi Ba da ba su jin addu'a Zunubanmu sun hana Allah ya ji mu. Korus 3)Abokin gaban mu yana so ya hallaka mu Mu dawo wurin Ubangiji Allah mu roƙi gafara Shi zai ji ya yi mana gafara Shi zai ji ya bamu nassara KorusWalau Tak Dapat Mata Memandang يا رب شوق القلب ليك โอพระเยซูผู้ทรงรับทุกข์ทน Кунларнинг бирида «Sev qonşunu», - deyir Ata, sənə nifrət edənə Revêts-moi صالح أنت Күчтүү койчу ээрчиткендей Day of Wrath, O Day of Mourning Ումն է Մեծ Փառքը
Song not available - connect to internet to try again?