1) Idan mutanena waɗanda ake kira da sunana Sun bar miyagun ayyukansu sun zo gareni Ni zan ji in warkarda su Ni zan ji in albarkace su. KORUS (Solo: "Ku dawo") Ku dawo (2x) Don mi fa za ku mutu. (bis) 2) Hannuwan Ubangiji ba su gajarta ba da basu ceto Kunnuwansa ba su yi nauyi Ba da ba su jin addu'a Zunubanmu sun hana Allah ya ji mu. Korus 3)Abokin gaban mu yana so ya hallaka mu Mu dawo wurin Ubangiji Allah mu roƙi gafara Shi zai ji ya yi mana gafara Shi zai ji ya bamu nassara KorusO, szczęsny dom Агын суудай ак батасын قار بۉرتۉگۉ الاقاندا trạk 20 Картал Гиби بنت يسوع For God so Loved The World Jeshua Хава нагила Sen Rabsin
Song not available - connect to internet to try again?