1) Mai Cetonmu zai zo, misalin walƙiya, Da ƙafon Allahnmu, lalle zai sake zuwa. Da kiransa mai ƙarfi kuwa, Da ikonsa zai sake zuwa. 2) Ga zancen ranan nan, tana ta zuwansa, Ku yi ta tsaronku, ku yi ta jiransa. Ku yi biyayya dukanku, Ku adalai, yi shirinku. 3) Mai Cetonmu zai zo, zai amshi mulkinsa, Numfashin bakinsa zai ci maƙiyansa. Zai ƃaƃƃata magautansa, Zai cinye su da ikonsa. 4) Ya Ubangiji zo, Ango Ekklesiya Ka zo da cetonka, ka gama alkinka Ka ji add'o'inmu yau, Ka zo, ya Ubangiji, zo.Богу хвала Богу хваленье ạ̉nạ frḥạn Alleluja... Az Úr dicsőségét Světu zaznívá zvěst spásná ạlrb hw ạllh Jászol és kereszt tiān fù a wǒ xiàn zài xiàng nǐ guì xià Варлъъм Харап Олса Да قد أرسل أبنه tʿạl bynnạ
Song not available - connect to internet to try again?