1) Mai Cetonmu zai zo, misalin walƙiya, Da ƙafon Allahnmu, lalle zai sake zuwa. Da kiransa mai ƙarfi kuwa, Da ikonsa zai sake zuwa. 2) Ga zancen ranan nan, tana ta zuwansa, Ku yi ta tsaronku, ku yi ta jiransa. Ku yi biyayya dukanku, Ku adalai, yi shirinku. 3) Mai Cetonmu zai zo, zai amshi mulkinsa, Numfashin bakinsa zai ci maƙiyansa. Zai ƃaƃƃata magautansa, Zai cinye su da ikonsa. 4) Ya Ubangiji zo, Ango Ekklesiya Ka zo da cetonka, ka gama alkinka Ka ji add'o'inmu yau, Ka zo, ya Ubangiji, zo.О Божьих слов не пропускай بغنى وتسبيح Две рыбки и пять хлебов పరమ జీవము Kəlam bir bəşər olub sakin Бу Шехрин Танръсъ من ذا الذي يفصلنا عن حب فادينا Sen Geldin Hayatıma Mesih'im Чуйте небеса Ben RAB'bin aşığıyım
Song not available - connect to internet to try again?