1) Mai Cetonmu zai zo, misalin walƙiya, Da ƙafon Allahnmu, lalle zai sake zuwa. Da kiransa mai ƙarfi kuwa, Da ikonsa zai sake zuwa. 2) Ga zancen ranan nan, tana ta zuwansa, Ku yi ta tsaronku, ku yi ta jiransa. Ku yi biyayya dukanku, Ku adalai, yi shirinku. 3) Mai Cetonmu zai zo, zai amshi mulkinsa, Numfashin bakinsa zai ci maƙiyansa. Zai ƃaƃƃata magautansa, Zai cinye su da ikonsa. 4) Ya Ubangiji zo, Ango Ekklesiya Ka zo da cetonka, ka gama alkinka Ka ji add'o'inmu yau, Ka zo, ya Ubangiji, zo.Колись в містечку Віфлеєм Yang Turun ke Kubur hl ystṭyʿ ạlrb by ạ̉yạ mw̉mnwn Гьоркемли Бир Ърмак Танръ Хузуру Toľko dôvodov mhmạ ymr ạlzmạn Słyszę, jak mnie wzywa Jezus kl mạ ạ̉ḥs ەل۔شادداي
Song not available - connect to internet to try again?