1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Вот идет Царь царей Salmo 23 xiàng shén huí zhuǎn الصلاة دي هدية Сага келемин мен Сенин ЬОнюнде гюнахъм чоктур ефендим Qudaıdyń tiri ózeni msẖ ktyr yạrb ʿlyk صوت تسبيح ạ̉nạ ạltrạb ạftkry yạ nfsy
Song not available - connect to internet to try again?