1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Бизнинг осмондаги Отамиз nʿln ạ̉nk mjyd Ten tú piedad de mí Любит Иисус меня любит меня Сенімен кім теңеледі?! جاء الملاك sẖạʿr byạ wdmwʿ ʿynyạ Когда мои руки поднимаются к Тебе V nebeskej sláve Kto len na Boha sa spolieha
Song not available - connect to internet to try again?