1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.O smutny, bolesny to stan Kto vleje srdcu Te voi lăuda mereu al nostru Dumnezeu Wait on you Инанэрым Аллаха Preghiera per i bimbi soli ربي معي يسير Господь велик в словах и в делах 해 뜨는 데부터 mn nhr ạlnʿmẗ
Song not available - connect to internet to try again?