1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.يا فادي انا آتي إليك Մեր Մեծ Աստծո Համար Con la mia voce Рўҳимиз бўшашмасин дустлар ثائر على فكري Ürәyim axtarır Sәni ạlạḥtrạm ʿlynạ wạjb Kıeli Rýh, súıemin Seni Как было во дни Давида Милая моя
Song not available - connect to internet to try again?