1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.What Do I Know of Holy Nu există frică în iubire К Тебе ạ̹n rb ạlmjd Chvalte Hospodina مديون القلب يحمدك فوق كل قوة Просто я люблю Au ciel notre patrie Budem ako strom
Song not available - connect to internet to try again?