1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Menda yasha Rabbim Iso أنا عايش في الأرض Ты для меня всё во всём Cristo tan solo pudo amarme يا يسوع مجدك Ներկայությանդ Մեջ Հոգիս My lighthouse Их Эзэн үгээ айлдвал Kudüs Ježiš žije
Song not available - connect to internet to try again?