1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Noi ştim că Domnul vine Бахт тилаймиз Akwai Ƙasa Mai Haske A Can ЕЛА, ЗА ДА СЕ ПОКЛОНИШ ДНЕС Гел Бана Ачъкла Visszhangozzon TLAWMPAL KAN CAWL HNUAH Jen Ty jsi hoden 羊哀鸣声声 Suntem doar nişte călători
Song not available - connect to internet to try again?