1) Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai, Amma "Haka na aike ku," Ubangiji ya e. 2) Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne. In ji shi, "Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku." 3) Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha, An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa. 4) Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi, Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.Yesu Hanyarmu Ne nfsy ạ̉ʿysẖ Улетают дни и годы все уносят дальше нас رەب مەن ساڭا تەشنا Tanrı Sevgisi yạmạ hrbt nfsy mnk Swiss: Was I bruche يسوع يا فرحتنا كيف أنسى امسك يارب إيدي
Song not available - connect to internet to try again?